Tumgik
#baka aika
bakavania · 3 months
Text
OCs reference sheet!
now that I've cleaned up my Tumblr, I'll start to post my OCs here! enjoy the (available) silly entities <3
Tumblr media Tumblr media Tumblr media Tumblr media Tumblr media
23 notes · View notes
plumentoyvonne · 3 months
Text
KAIBIGAN...?
Mahalaga ang araw na ito para kay Maricar dahil kaarawan niya na. Naghanda ang kaniyang mga magulang ng simpleng salo-salo para sa kaniyang kaarawan, inimbitahan niya rin ang mga kaibigan niya.
“Uy! Punta kayo rito ah? Kaarawan ko pa naman, sayang kung wala kayo.” Nakabusangot si Maricar habang kausap ang mga kaibigan sa telepono.
“Oo pupunta kami, eh kaso inimbitahan mo ba si Aika?” Natahimik si Maricar nang sandali sa tanong ni Lea.
“Iimbitahan palang, bakit?” Tanong ni Maricar,
“Ano ba yan! Ayaw na naming sumama kung gano’n.” Naiinis na sagot ni Kasel,
“Ano bang ayaw niyo kay Aika? Eh sa totoo lang, mabait naman siya." Sagot ni Maricar,
“Kung ako sayo, mag-ingat ka sa mga bantay-salakay.” Payo ni Lea,
“Ewan ko sayo, Lea.” Naiinis na sabi ni Maricar,
“Maiba na nga ang usapan, puwede ba matulog diyan sa bahay niyo?” Tanong ng naman ni Kasel,
“Oo naman, gusto niyo?” Tanong pabalik ni Maricar,
Napatawa si Lea at Kasel bago nagpaalam na patayin na ang tawag. Sunod namang tinawagan ni Maricar si Aika, nakabakas ang maliwanag at malaking ngiti niya kahit kakasaway lang sa kaniya ng kaniyang mga kaibigan na huwag itong kausapin.
“Aika! Punta ka sa bahay, kaarawan ko.” Yaya ni Maricar,
“Sige, maghahanda na ako.” Sagot ni Aika at pinatay ang tawg.
Naghintay si Maricar kayla Lea at Kasel, nakarating din ito pagkatapos ng isang oras Hindi sinasadyang dumating din si Aika paglipas ng dalawang minuto, kaya’t nagkaroon ng matinding katahimikan sa paligid.
“Puwede roon muna ako sa kuwarto mo, Maricar? Masakit kasi yung mata ko, may nakitang hindi kaangkop-angkop.” Paalam ni Lea at tumingin kay Aika,
“Oh sige..” Nag-aalinlangan pang tugon ni Maricar,
“Sunod nalang ako kay Lea.” Umalis si Kasel at umakyat.
Naiwan si Aika at Maricar sa ibaba kaya’t sila lang din ang nag-usap. Habang sina Lea at Kasel naman ay nasa itaas dahil ayaw nilang makita si Aika. Hindi sinasadyang gabihin sila kaya't napagdesisyonan ni Maricar na patulugin si Aika sa kuwarto niya. Umalis naman na sina Lea at Kasel dahil sa pagkaburyo at inis.
Kinabukasan, maagang umalis si Aika. Maaga ring pumasok si Maricar lalo na’t ipapasa niya ang lahat ng kuwaderno niya. Nang pagkaupo niya sa loob ng klase, binuksan niya agad ang bag niya at ang tili niya ang sumakop sa buong eskwelahan. Kasabay rin nito ay binuksan niya ang pitaka niya, ang ipon niya sa loob ay nawala.
“Juskopo! Nasira yung mga laman ng kuwaderno ko, tapos nanakawan pa ako!” Halos mangiyak niyang sabi,
Nagbulong-bulungan ang kaniyang mga kaklase habang sina Lea at Kasel naman ay lumapit agad sa kaniya nang marinig siyang tumili. Pinagtatapon niya ang mga kuwaderno niya sa galit.
“Paano ko ito maipapaasa?! Sira na, punit punit na! Tapos nawawala pa ipon ko, nakakaiyak kasi pati pera nawawala! Hindi naman ito ganito kagabi.” Naiinis niyang sabi.
“Maricar, tumahan ka muna. Hindi mo kasalanan, alam namin kung sino dahil nakita namin.” Hinimas ni Kasel ang buhok niya,
"Kilala mo na siya, Maricar. Huwag kang mag-alala, marami kaming ebidensiya na siya ang gumawa. Kaloka! Nakitulog pa tapos ganon?” Umiling-iling si Lea,
“Kung ganoon, susugurin ko siya!” Naiinis na sabi ni Maricar at agarang lumabas.
Sinundan naman siya nina Lea. Kabilang seksyon lang din nila si Aika kaya't nang makita niya ito na nakaupo ay sumugod siya agad sa loob, sinabunutan niya si Aika at kinaladkad patungo sa labas.
"BANTAY SALAKAY ka eh no?” Naiinis niyang sinampal si Aika,
“Sandali! Ano ba yun? Maricar naman..” Naiyak si Aika dahil sa masakit na pagkakasampal at pagkakahawak ni Maricar sa anit niya,
“Wala akong maipapasa dahil binaboy mo ang kuwaderno ko at pinunit punit mo! Tapos ninakawan mo pa ako!” Naiinis na sigaw ni Maricar,
“Anong ebidensiya mo?” Halos mangiyak si Aika,
Tinuro ni Maricar sina Lea at Kasel, na hindi niya alam ay nagre-record sa kaniya, bakas ang ngiti at rinig ang tawa ng mga ito. Napatakbo naman si Aika papalayo at iniwanan si Maricar.
“Oh bakit mo kami tinuturo? Pinagbintangan mo si Aika tapos wala kang ebidensiya?” Tumawa si Lea,
“Pero ang sabi mo may ebidensiya ka..” Yumuko si Maricar,
“Gawa-gawa ng kwento!” Iniikot ni Kasel ang mata niya,
Hinugot ni Maricar ang camera nina Lea, hindi sadyang napindot niya ang mga records kaya't napunta siya rito. Nawindang naman siya nang makitang naroon ang bidyo ng pagpunit at pagnakaw sa pitaka niya. Itatakbo niya na sana ang camera para gawing ebidensiya laban sa kanila nang tulakin siya ni Kasel, dahilan upang matumba siya at mabitawan ang camera. Agad namang binura ni Lea ang bidyo na ‘yon, at bumulong kay Maricar.
“Sinabi ko naman sa ‘yo, mag-ingat ka sa mga bantay-salakay. Paano na ‘yan? Ang pinakamalapit mong kaibigan na si Aika ay iniwan ka na.” Ngumisi ito bago iniwanan si Maricar.
1 note · View note
inariizaki · 1 year
Note
(Name) and aika reading a poem from Hidalgo
HINDI KO MAKITA UNG VID ㅠㅠ , baka deleted na sya or ewanㅠㅠ
0 notes
aizosku-art · 4 years
Photo
Tumblr media
careful not to look directly at his smile or you’ll get incinerated on the spot
19 notes · View notes
iriesandie · 4 years
Text
08 Jun 2020
Tumblr media
Kahapon pa to, Sunday - 07 Jun 2020. After 3 months ng lockdown, nakapag celebrate din kami ng birthday! Dahil nag start ang lockdown ng Mar 15, hindi na kami nakapag celebrate ng birthdays namin together. Birth month ni Jr nung Mar, kami naman ni Kuya ng Apr tapos si Glen nung May. At last, nagkasama sama din, kulang lang ng isa dahil wala si ate Aika, bawi na lang next time. As usual sobrang saya! Na miss ko ng sobra yung mga ganitong moments na parang wala kaming bukas dahil sa tindi ng tawa at asaran. Nagka chance din mag order ng chicken wings at barbecue tapos may free sisig galing kila Paulyn. Syempre di mamawala ang coke at konting inom haha. Maaga din kami umuwi dahil sa curfew. Wala na kasi kami ibang spot kaya dito kami nag stay sa isang bahay namin which is nasa kabilang street, maglalakad pa kami ng konti para makauwi sa bahay. Mahirap na baka mahuli kami sa daan kung late na kami uuwi, maging friendship goal pa namin ang jogging sa buong subdivision pag nahuli haha. Medyo mabilis lang kami, mga 3 or 4 hours? Hahaha bitin yon kasi nasanay kami na magdamag magkasama pag may mga ganitong okasyon. Bawi na lang next time.
Nakakatawa pa, bago kami magpunta sa bahay na to, nagkaasaran pa si Paulyn at Gigi hahahaha. Iyak si Paulyn eh, gigil na gigil at di na daw muna siya sasama sa ganap hahaha. Lakas kasi mang asar ni Gigi takte. Nasa mid at late 20’s na kami pero nagkakapikunan pa din minsan dahil sa simpleng asaran hahahaha nakakatawa parang mga bata pa rin. Pero ayun sumama naman si Paulyn dahil nag sorry naman si Gigi at sinundo siya sa bahay hahaha. Ang ending, sobrang saya ng gabi namin!
14 notes · View notes
carcarcaravi-blog · 2 years
Text
Magandang gabi. Unang tanong, paano ito gamitin? Haha. Wala talaga akong ideya kung paano. Eh, bakit ba kasi ako gumawa ng account? Simple lang. Nakita ko kasi na may Tumblr account pala si Ms. Aika Robredo. Pero meron na pala akong account noon pa. Sayang lang dahil hindi ako naglagay ng entry noon. Eh 'di sana may binabasa ako ngayon. Anyway, baka ito na ang una't huling laman nitong account na ito. Wala e, hindi ko talaga siya alam gamitin. Haha. Magiging publiko ba ang post na ito? Hindi ko alam. Wala akong alam at ayos lang kung wala akong alam kasi wala namang laman.
Aprub.
Pahabol lang. Sinusulat ko pala 'to habang nakikinig sa podcast ng ating pang-labingpitong Pangulo na si Leni Robredo. Pinapakinggan ko ang episode na kasama niya ang tatlo niyang anak. Hello nga pala kay Doc Patty. Doc Patty, mag-hello ka naman sa akin pabalik.
Iyon lang.
Ano ba ang magandang panapos?
Sige, ganito na lang. Kung gusto mong pakinggan 'yung episode na tinutukoy ko, ito 'yon, nasa ibaba.
https://open.spotify.com/episode/2vhnKEOcoD0TtOtmLaK5O7?si=0GN_LVsoR0uBZsYH9hRQ0g&utm_source=copy-link
0 notes
satokentarofans · 6 years
Video
youtube
Mahou Shoujo Site New PV (Aired in April 6, 2018)
CAST
- Yuko Ono as Aya Asagiri (Yuzu from Konohana kitan, Rin asukaze from Death end re;Quest) - Himika Akaneya as Tsuyuno Yatsumura (Nayu from Noragami, Honoka Tamarai from ReLIFE, Raiko) - Haruka Yamazaki as Sarina Shizukume (Tomoya kanzaki from Inou-Battle wa Nichijou-kei no Naka de, Lilith Bristol from Absolute Duo, Mitsuki Hokuto from Tokyo Xanadu, Kati Raikkonen from Akiba's Trip)- - Yu Serizawa as Nijimi Anazawa (Mutsu from Love live sunshine, Aika Tenkubashi from Shomin Sample, Makiko from Parasyte, Fumiha from Noragami aragoto) - Aina Suzuki as Rina Shioi (Mari Ohara from Love Live Sunshine, Mez from Akame Ga kill) - Nobuhiko Okamoto as Kaname Asagiri (Karma Akabane from Assasination Classrom, Eiji Niizuma from Bakuman, Rin Okumura from Blue Exorcist, Accelerator from A Certain Magical Index, Yumeji Fujiwara from Dream Eater Merry, Mikoto Mikshiba from Nozaki-kun)~ - Tatsuhisa Suzuki as Misumi Kiichiro (Makoto Tachibana from Free!, Ban from Seven Deadly Sins, Yuuji Sakamoto from baka and test, Noctis Lucis Caelum from Final Fantasy XV)~ - Yuuya Asato as Keisuke Naoto (kai von granzreich from Royal Tutor)
STAFF
Original Creator: Kentaro Sato (Mangaka of Mahou Shoujo of The End) Director: Tadahito Matsubayashi Series Composition: Takayo Ikami Character Design: Sakae Shibuya Sub Character Design: Kurume Higashi Prop Design: Madoka Ozawa Art Director: Minoru Akiba (Studio Jack) Color Design: Haruko Nobori (Hiwa) Director of Photography: Yuujirou Yamane Special Effect: Matsumoto Naogo, Matsuo Yukina 3DCG: Yukie Yamamoto, Shuuhei Shiono, Yuujirou Yamane Edit: Yuuji Oka Sound Director: Ryousuke Naya Sound Production: Studio Mouse Music: Keiji Inai Music Production: Ave Pictures Animation Production: Production doA Production: 'Mahou Shoujo site' Production Commttee
Opening by i☆Ris 'Changing point' *Himika Akaneya &  Yu Serizawa are members of i☆Ris Ending by  Haruka Yamazaki ‘zenzen tomodachi’   *She did role as Sarina Shizukume
145 notes · View notes
loveaominedaiki · 6 years
Note
daddy aomine scenario continuation pls, where Aomine asks her to have another child but this time is a boy? hehe thanks
yayayay
It was another usual morning. You woke up early to prepare breakfast for your two girls and your goofy husband. As you were cutting up some fruits you heard the two angels giggling as they ran down the stairs. Ayaka held her sister’s hand as she practically dragged the little girl along. She was only one and she doesn’t have a lot of experience with walking, moreover running or climbing down stairs.
“Girls, don’t play on the stairs, it’s dangerous.”, you called out from the kitchen.
Soon the two of them were standing by your side and hugging your legs.
“Good morning, mommy!”, Ayaka sang.
“Gwood moringg, m-mommyy”, the younger one said.
You giggled and hugged the both of them. “Good morning my loves. Breakfast will be ready soon. Now where’s your dad?”
“Daddy’s still sleeping. He’s so lazy”, Ayaka said.
You rolled your eyes and smiled, “Let’s wake him up shall we?”
“Yosh!”, Ayaka screamed and the little one, Aika, followed her sisters actions before running up the stairs with her. Or at least she tried to.
You laughed and picked her up before walking up the stairs with Ayaka. You put Aika down and she sneaked into the room with her sister. Few minutes later they were jumping up and down on the bed annoying Aomine to the max.
“Jesus, you stupid kids, let me sleep”, he groaned.
Ayaka giggled, “Wake up, dad!”
Aika hugged her father from the back and clinged onto him like some Koala on a tree. Aomine sighed and peeled her off his back and hugged her to his chest.
“5 more minutes”, he mumbled.
“Oh for crying out loud, Daiki, wake up right now”, you huffed.
Aomine looked over to you and sent you an irritated glare. “I swear we have too many women in this house.”
He sat up and yawned, scratching the back of his head before standing up and walking over to you. He trapped you in his arms and buried his face in your neck, placing a small kiss there.
“Good morning”, he mumbled.
You smiled and ran your hands through his hair. “Morning.” you replied.
Slowly his hands started to wander around your body and you caught his idea and slapped his hands away. 
“Daiki the girls are here!”, you whisper screamed.
Your daughters let out a string of groans and ew’s before exiting the room.
“Not anymore”, he said smirking.
You flicked his forehead, “No. Go get showered and then come down for breakfast.”
He sighed and pulled away to look at you, his sleepy gaze making him look more attractive than ever.
“[F/N]…don’t you think we need some boys around this house?”, he asked.
You frowned confusedly, “Um…no? I don’t know I don’t think we need one.”
“Hm, but I’m suffering being the only one here with a huge di- ow!”, he hissed as you smacked his head.
“Idiot.”
He huffed and then brought his face closer to yours. “I’m saying, I wan’t another kid, baka.”
You blushed and looked away, “Having kids aren’t that easy you know.”
“Of course it is, it just takes one fuck to-ow stop hitting me!”
“You know what I mean!” you huffed.
He sighed and then placed a kiss on your lips. “Babe, you have nothing to worry about. You’ll always have me, plus Ayaka is more responsible than I am so, nothing can go wrong.”
You hummed and thought for a while. “But what if it’s another girl?”
“Then screw it, I’m out.”
“Daiki!”
He chuckled and kissed your neck, “I’m obviously joking, baka. If it’s another girl I’ll be just as happy.”
“I swear to god at this rate I’m going to have 10 kids”, you said.
“I don’t mind.”, Aomine said smirking.
“Shut up and go take a shower”, you said trying to push him.
“I’ll shower later, but right now, we have a baby to make”, he said mischievously and pinned you onto the bed.
~~~~~~~~~~~~~~~~~~
“Good news! You have a healthy baby boy”, the doctor said.
Aomine sighed in relief. “Finally, more dic-ah okay don’t hit me!”
You huffed and rolled your eyes at your husband.
“Thank you, doctor.”, you said politely before leaving.
Aomine wrapped an arm around your waist and placed his large hand on your belly. He kissed the top of your head and you leaned into his embrace.
“I’m going to teach him basketball, and then I’ll teach him how to flirt with girls, and then we can share my magazines.”
“Daiki I’ll kill you if you show it to him. Keep your perverted-ness to yourself. My son is an angel, unlike you.”
“Not for long, [F/N], not for long.”
~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~
Done! I hope you like it :)
41 notes · View notes
intzu · 2 years
Text
EESOME – (adj.) pleasing to the eye
last part next part
Tumblr media
"yan kasi.. ayaw bumangon, napagalitan tulo- AY!-" ( That's what you get for not waking u- AH!- ) You hit your sister behind the head, preventing her from continuing whatever teasing remark she was going to spit next.
"Bilisan niyo na, baka makasalubong niyo pa yung teacher niyo." ( Hurry up, you might end up bumping into your teacher on the way. ) Your mother sat with you and your sister, taking a sip from her coffee.
ƸӜƷ
"No because, ang gwapo niya! Especially kapag naglalaro." ( No because, he's so handsome! Especially when he's playing. ) Aika, the dark haired girl walking beside you, your best friend and chismis provider, going at it with her obsession with another guy.
She'll get over him.
"I'm telling you (name)..``He's different, I feel it!" You joined in, barely speaking over Aika's voice. She did this much more often than it looks, she'd tell you all about cute guys she'd see. She wasn't wrong though, he is different. That because she didn't spot him in BGC, but in the school's basketball court.
"Different daw.. Porket di mo nakita sa mall, di ibig sabihin iba agad. landi mo." ( Different my ass.. Just because you didn't see him in the mall, doesn't mean he's any different. You flirt.. ) You whispered the last part, rolling your eyes at Aika who pouted. Of course, you didn't mean anything you said, it was your way of joking with her or with everyone
"Oo nga! Sabi pa niya 'See you next time?' PARANG OFFER OH MY GOOOD-" ( He is! And he even said 'See you next time?' AS IF IT WAS AN OFFER ) your brain muffled the rest of her chatter
Why do I even try?
"Sumama ka kaya sakin mamaya, manood tayo ng practice niya!" ( Why don't you come with me later, let's watch him practice! ) Aika walked faster, being caught up in her blabbering making her get behind.
"Manood ng practice?-" ( watch them practice? ) You scoffed, "Aika, kilala mo ba siya? What about his group of friends? Baka mamaya pinapaasa ka niyan." ( Aika, do you even know this guy? Maybe he's just putting your hopes up. ) You wouldn't really admit it, but you were worried for your best friend. Sure, there were times you two have eyed some guys, sometimes happening to see them multiple times out of sheer coincidence. But never did you two actually follow one.
Maybe she followed some when she would go out without you. which you highly doubt due to always going out with her but still
"Well.. Parang may nakita ako mga kasama niya kahapon. Mga apat (4) ata sila. Pero I'm not sure." ( Well.. I'm pretty sure I saw some of his friends yesterday. I think there were four (4) of them? But I'm not sure. ) Aika says, as if completely not hearing the last part. Just when you were about to open your mouth to speak, the bell rung, which meant you two had to separate until the end of class. This was your last anyway, you'd be able to meet this guy and get home right after.
"Shet.. (name)! mamaya ah!" ( Shit.. (name)! later, okay?! ) You waved to Aika as you walked away.
ƸӜƷ
RRIING!
"And that concludes our lesson for today. Wag niyo kalimutan ah!" ( don't forget it! ) A horrible string of "Ingat ma'am!"s and goodbyes overlapped as everyone exited the classroom. Some students even holding hands and saying stuff along the lines of "Kita ulet bukas, love"
kadiri amputa.
You walk out of the room, with a slightly disgusted look on your face upon hearing the two as you fixed the strap of your bag that hung from your shoulder.
Baka matakasan ko pa si Aika pag inagahan ko uwi ko. ( maybe I could sneak out if I go home early. ) You thought, completely missing your bestfriend who leaned on the wall just by the stairs, grabbing your wrist, causing you to a halt.
"Aha! kala mo matatakasan mo ko ah. Bilis!" ( Aha! thought you could worm your way out of this one ah? C'mon, hurry! ) Without even a chance to protest, Aika began dragging you down the stairs, you even ended up bumping into every other student that was making their way up.
You don't even know how you ended up in the court, you only assumed you did when Aika's running turned into walking and when you started hearing the squeaking of shoes against rubber flooring.
"Tangina.. Ai-Aika.. lahat nalang.. nabangga natin.." ( Fuck... Ai-Aika.. We bumped into.. everything.. ) You gasped for air as you sat down beside her, dropping your bag right by your feet.
"Nasan na un.. AY! (NAME)! TIGNAN MO, TIGNAN MO GAGO UN SIYA!" ( Where is he.. AY! (NAME)! LOOK, LOOK! BITCH THERE HE IS! ) Aika grabbed your knee, squealing as she pointed to the guy she said she saw the last day. And You'd be lying if you said she was wrong about his looks
"Ano pangalan niya?" ( What's his name? ) You eyes followed him along the court, shit he was tall compared to his opponents.
"Aaron something ata.. Nakalimutan ko na yung last name heh." ( I think it was Aaron? I forgot his last name, heh ) Aika said, watching Aaron the game attentively before a whistle shortly went off, making her jump.
"Tanginang referee nananakot. Bilis, greet natin siya!" Aika grabbed your hand, tugging it, prompting you to stand.
You did as asked, grabbing your bag and hanged it on your shoulder dusting your behind. You turn to look for Aaron, who was now talking to four (4) guys, they were wearing the same formal uniform as you.
Baka sila yung friends na sinasabi ni Aika. ( Maybe they were his friends that Aika talked about earlier )
"Aaron!-" "Hoy ang ingay mo gago nakakahiya!" ( Dude you're being loud it's embarassing! ) "Hayaan mo lang, bilis!" ( They won't care, hurry! )
You rolled your eyes at Aika, you felt eyes all over both of you, it was embarassing well maybe only for you.
"Huh?" "Sinong Aaron?-``Si Z ata ung hanap." ( which Aaron?- I think she's looking for Z. )
"Aika.. Nanonood ka pala." ( Aika.. So you were watching? ) He said, turning to your dark haired friend who nodded excitedly.
"Aba aba, may girlfriend na pala si Z! Swerte mo dude!" A guy with a backwards cap spoke, patting Aarons back.
"Congrats bro, didn't think you had it in you." Another guy with blonde hair spoke, giving Aaron a smile.
You looked at Aika, confused. Boyfriend?! Kakakilala palang nila! Mga gago ata tong puta- ( Boyfriend?! They just met! These assholes must be fucking stupid- )
"Girlfriend mo mukha mo. Kakakilala lang namin." ( Girlfriend? We just met. ) Aaron said, causing the two to fall silent awkwardly.
"A-ah.. Ganun ba?.. Sorry miss. Gusto mo, sakin ka nalang? ARAY!-" (A-ah.. Is that so?.. Sorry miss. If you want, you can be mine instead? OUCH!- ) With the curly haired guy's horrible attempt at hitting on your friend, he received a hit on the back of his head from a dark skinned guy a fade haircut. Holy shit ang gwapo
"Pasensya na sakanya, may sira sa utak eh" ( sorry for him, he has something wrong in the brain ) "HOY-" He gave you two an apologetic smile, keeping his hand on the other head. Tangina ang cute oh my fucking go-
"Kaibigan ko nga pala, Si Jesse-" ( my friends, Jesse- ) The blonde haired guy smiled.
"T, parehas kami ng first name kaya Z nalang tawag niyo sakin." ( T, we have the same first name, so just call me Z. ) Z gestured to the curly haired guy.
"Tae young, lumipat from Korea. Nakakaintindi naman ng tagalog, pero English siya most of the time." ( Tae young, he moved from Korea. He kinda understands tagalog but speaks English most of the time. ) A bleached blonde guy waved, he was cute ngl.
"And Robaire."
Robaire. Bagay sakanya, he can rob the air from me hehhehehs- Tangina ano? Sira ulo ka ata (name), nahawa ka sa kalandian ni Aika. Ay- gago nakatingin sakin ano gagawinkongngitibakoputagumalawkatigilanmongayangkakatinginmogagoperoanggwaponiyaahinfairnesshuehsjhhshs
"(name)? Uy!" Aika snapped her fingers infront of you, pulling you out of your trance.
"Ha?" "Ano na? Nakatulala ka beh." "Ano ba gagawin?" "Gagala daw, dadaanin ung Jollibee libre daw nila." "A-ah sige, go lang, sasama ako."
Tumblr media
13 notes · View notes
isiyasy · 5 years
Text
WANI BANGARE NA GWAGWARMAYAR HUSAINI (A.S)
Tumblr media
Bayan kisan gillan da aka yi wa Halifa na uku, Usman bn Affan, al'umman musulmi sun zabi Imam Ali (a.s) a matsayin halifa, inda suka mika masa ragamar gudanar da mulki da kuma gwamnati. To amma sai Mu'awiyya bn Abu Sufyan ya ki yarda ya mika mubaya'arsa ga halifan da al'umman suka zaba (Imam Ali) yana mai zame kansa da kuma bayyanar da kansa a matsayin halifan Sham wanda da man shi ne gwamnan wannan gari a lokacin halifanci Usman bn Affan. Hakika duk wanda ya karanci tarihin siyasa na wancan lokacin mai tsananin wahala cikin tarihin Musu-lunci, zai ga cewa Imam Ali (a.s) ya fuskanci wasu manyan barazana guda uku na siyasa, su ne kuwa: 1- Barazanar Umayyawa karkashin jagoranci Mu'awiyya bn Abi Sufyan. 2- Barazanar Khawarijawa wadanda suka fice daga cikin rundunar Imam Ali (a.s) da kuma yi masa tawaye. 3- Barazanar A'isha(1), Dalha da kuma Zubair bn Awwam. Bayan wani lokaci na yaki da kuma cacan baki tsakanin Imam Ali (a.s) da wadannan kungiyoyi da jam'iyyu na siyasa, Imam Ali (a.s) ya sami nasarar gamawa da barazana kungiyar A'isha, Dalha da kuma Zubair a yakin nan da aka fi sani da "Yakin Jamal" (Rakumi) wanda ya abku a garin Basra. Haka nan kuma ya sami nasara a kan Mu'awiyya a "Yakin Siffin", lamarin da ya kare ta hanyar yin sulhu amma Imam Ali (a.s) ya ki yarda da hakan bayan da ya fahimci cewa wannan sulhun ba wani abu ba ne face kawai yaudara ta siyasa da Mu'awiyya da 'yan koransa suka tsara, lamarin da ya haifar da kungiyar Khawarijawa da kuma ballewarsu daga bangaren Imam Ali. Daga baya kuma suka yi fito-na-fito tsakaninsu a "Yakin Nahrawan", inda Imam Ali (a.s) ya sami nasarar tarwatsa su. A daidai lokacin da ake cikin wannan rikici na siyasa da kuma zubar da jini, Khawarijawa, wadanda daman tuni sun bayyanar da adawa da kuma tawayensu ga Shugaban Musulmi Imam Ali (a.s), sun tsara wani tsari na kashe Mu'awiyya, Amr bn al-Aas da kuma Imam Ali bn Abi Talib (a.s), ta haka ne duniya za ta rasa daya daga cikin mafiya daukakan mutanenta, madaukin tutar tabbatarta, ma'abucin ilmi, jihadi da ayyuka na kwarai, wato Imam Ali bn Abi Talib (a.s). Wanda kuwa ya dauki nauyi gudanar da wannan mummunan aiki da kuma yin kafar ungulu wa tarihin dan'Adam shi ne Abdul-Rahman bn Muljam, inda ya kashe Amirul Muminina Ali bn Abi Talib (a.s) ta hanyar sararsa da takobi mai guba a kansa a yayin da yake sallar Asuba a masallacin Kufa ranar 19 ga watan Ramalana shekara ta 40 bayan hijira, kana kuma ya yi shahada a ranar 21 ga wannan watan na Ramalana. Da wannan shahada ta Amirul Muminina Ali (a.s), wanda ya kasance shugaban gwamnati, jihadi da kuma siyasa, mutum mai riko da gaskiya da akida, wanda ya ba da dukkan karfinsa wajen tabbatar da adalci da daidaituwa, wanda ba ya taba yin sassauci a kan gaskiya ko kuma yin sako-sako da akida, al'amurra daban-daban na siyasa da kuma sabbin abubuwa suka kunno kai, haka nan kuma aka haifar da wani sabon yanayi cikin tarihi. An jujjuya al'amurra, an dagula al'amurran siyasa da zamantakewar al'umma, an shigar da wasu al'amurran da ba su dace ba cikin lamarin halifanci, haka nan kuma Mu'awiyya ya ci gaba da fadada mulkinsa da ikon da ya ke da shi. Duk da irin imanin da al'umman musulmi suke da shi kan girma da daukakar Imam Hasan (a.s) da kuma irin tsarki da matsayinsa na siyasa da zamantakewa wanda babu wanda ya mallake su a wancan lokacin, hakan nan kuma duk da irin bayyanar da matsayinsa da Manzon Allah (s.a.w.a) ya yi cikin nassosi da hadisansa da kuma wasiyyar da mahaifinsa Imam Ali (a.s) ya yi da kuma mubaya'ar da al'umma suka yi masa a matsayin halifa bayan mahaifinsa, duk da wadannan abubuwa, to amma shahadar Imam Ali (a.s) ke da wuya, sai Mu'awiyya ya sanar da kansa a matsayin halifan musulmi. Bayan haka kuma ya rubuta wa Imam Hasan (a.s) yana bukatarsa da ya sauka daga matsayin da al'umma suka dora masa na jagorantarsu, yana mai masa barazanar yakansa matukar ya ki yarda da hakan. Hakika tarihi ya kiyaye mana dukkan wadannan wasiku guda biyu, wato wasikar da Mu'awiyya ya rubuta wa Imam Hasan bn Ali (a.s) da kuma amsar da shi Imam Hasan din ya rubuta masa. Ga wasikar da Mu'awiyyan ya rubuta wa Imam Hasan (a.s) yana bukatarsa da ya saukar daga karagar halifancin musulmi: "Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jin Kai. Bayan haka, hakika Allah Madaukakin Sarki Yana yi da bayinSa yadda Ya so, kuma babu wanda ya isa ya yi jayayya da hukumcinSa, kuma Shi mai saurin yin hisabi ne. Ka yi hankali kada mutuwarka ta kasance a hannun mafi muguntar mutane, kuma ka bar tunanin za ka samu rauni a tattare da mu. Lalle matukar dai ka bar abin da kake kai, kana kuma ka yi min mubaya'a, to lalle zan cika maka alkawarin da na yi maka kuma zan ba ka abin da ka bukata. Kuma zan kasance kamar yadda A'sha bn Kais bn Tha'alabah ya bayyana (cikin baitoci): Idan wani ya baka amanar wani abu, Ka mayar masa, bayan mutuwarka za a kira ka amini. Kada ka yi hassada wa shugabanka in yana cikin wadata, Kada ka kaurace masa, idan ya talauce. Bayana halifanci zai kasance naka ne, don kuwa kai ne kafi dacewa da shi daga dukkan mutane. Wassalam". Daga nan sai Imam Hasan ya rubuta masa amsa yana mai cewa: "Bayan haka: wasikarka ta iso hannuna kana mai ambaton abin da ka ambata a cikinta. Ban ki amsa maka wasikar taka ba ne don kada in kasance ban maka adalci ba, Allah Ya tsare ni daga hakan. Ina kiranka da bin gaskiya za ka gano cewa ni ma'abucinta ne, lalle zan dauki alhakin abin da na fadi idan har karya ne, Wassalam(2)". Imam Hasan (a.s) dai bai amince da wannan bukata ta Mu'awiyya ba na ya sauka daga halifancin da al'umma suka dora masa ba, face ma dai yana ganin wajibcin ci gaba da rike wannan nauyi na jagorantar al'umma. Don haka sai ya fara shirya dakaru don yakan Mu'awiyya da kuma kare Musulunci daga sharrinsa, to sai dai kuma alamun nasara suna komawa ne ga bangaren Mu'awiyyan saboda ha'incin da wasu kwamandojin Imam Hasan din suka nuna saboda sayensu da Mu'awiyyan ya yi da dai sauran dalilai. Don haka Imam Hasan (a.s) ya kasance ba shi da wata mafita face ya yi sulhu da Mu'awiyya don kare zubar da jinin musulmi da kuma kare Musulunci wanda yake fuskantar barazanar bakin haure (daular Rum) da abokan gaba wadanda da man suke jiran faruwar hakan. Don haka sai ya yi sulhu na wani lokaci don ko yanayi zai dawo yadda ya kamata bayan mutuwar Mu'awiyya don ya samu damar yin gyara da kuma dawo da al'amurran yadda suke. Ta haka ne Imam Hasan (a.s) ya bar wannan hakki nasa, ya yi sulhu da Mu'awiyya kan wasu lamurra kamar yadda tarihi ya ruwaito mana su: 1- Wannan shi ne sulhun da aka yi tsakanin Hasan bn Ali bn Abi Talib da kuma Mu'awiyya bn Abi Sufyan, kan cewa Hasan bn Ali zai bar halifancin musulmi ga Mu'awiyya bisa sharadin zai yi aiki da littafin Allah da kuma sunnar Manzon Allah da kuma tafarkin shiryayyun halifofi, kuma cewa Mu'awiyya ba zai nada wani a matsayin halifa ba bayansa(3). 2- Kan cewa Hasan shi ne zai kasance halifa bayansa (Mu'awiyya)(4), idan kuma wani abu ya same shi to dan'uwansa Husaini ne zai kasance halifan(5). 3- Kan cewa (Mu'awiyya) ba zai bukaci wani abu akan mutanen Madina, Hijaz da Iraki kan yadda suka kasance lokacin halifanci Imam Ali ba(6). 4- Kuma jami'an gwamnatin Mu'awiyyan ba za su la'anci Imam Ali a kan mimbarorinsu ba haka nan kuma ba za su fadi muggan kalmomi akansa ba da kuma yin kunuti(7) a kansa ba. 5- Mutane za su kasance cikin aminci a duk inda suke(8). 6- Mu'awiyya ba shi da ikon sarrafa kudin da ke cikin Baitul Malin birnin Kufa, ikon sarrafasu yana hannun Imam Hasan (a.s) ne. 7- Mu'awiyya ba zai yi kokarin cutar da Hasan da Husaini ba, haka nan ma mabiyansu. Haka nan aka rubuta wannan sulhu kuma dukkan bangarorin biyu suka sanya hannu da kuma yarda da shi. To amma jin kadan da gama yarda da wadannan sharud-dan sulhun (bayan da ya dawo cikin mabiyansa) sai Mu'awiyya ya tashi a gabansu yana mai cewa: "Hakika na yi alkawarin ba wa Hasan wasu abubuwa kuma na ba shi, to sai dai dukkan wadannan abubuwa a yanzu suna karkashin tafin kafata ne kuma ba zan cika ko da guda daga cikinsu ba(9)". Ta haka ne shiryayyiyar halifanci ta kawo karshe ta hanyar saukar Imam Hasan (a.s) daga halifancin, inda ya komo birnin Madina bayan halifanci na watanni shida bayan babansa Imam Ali (a.s). Daga nan sai Mu'awiyya ya shiga garin Kufa tare da sojojinsa yana mai cewa: "Ya ku mutanen Kufa! Shin kuna ganin na yake ku ne don in tilasta muku yin salla, ku ba da zakka ko kuma ku je hajji, alhali kuwa na riga da na san kuna salla, kuna fitar da zakka kana kuma kuna zuwan hajji. Lalle ni na yake ku ne don in samu iko a kanku, kuma Allah Ya ba ni hakan alhali kuwa ku ba kwa so. Haka nan duk wata dukiya ko jinin da aka zubar a yayin wannan fitina sun zama ba a bakin komai ba, haka nan kuma dukkan wani sharadi da aka tsayar za su kasance ne a karkashin kafafuna ne wadannan(10)". Hakika da wannan jawabi Mu'awiyya yana so ne ya kafa wani karfafaffen shinge na fada da Imam Hasan (a.s) kamar yadda ya zo cikin bayanin nasa cewa: "Dukkan wani sharadi da aka tsayar za su kasance ne a karkashin kafafuna ne wadannan". Hakika babu wani abin da ya saura wa Mu'awiyya in ban da wasu 'yan kwanaki, inda ya fara gudanar da wasu abubuwa da suka saba wa wannan yarjejeniya ta sulhu da aka cimma. Wadannan tsare-tsare nasa kuwa na gaba (da Imam Hasan) suna nan ne kamar haka: 1- Gudanar da ta'addanci da cutarwa ga duk wani mutum ko kuma wata al'umma da take adawa da mulkin mulukiyyar Umayyawa musamman ma mabiya Imam Ali (a.s), da kuma amfani da duk wata hanya wajen rufe bakin duk wani dan adawa. Hakika, mai karatu, na iya gane yadda wannan lamari ya kai da baci ne cikin wannan wasiyya da Mu'awiyya ya aika wa daya daga cikin kwamandojin sojojinsa. Mu'awiyya ya aika masa da cewa: "Ka kashe duk wani mutumin da ka ci karo da shi wanda ya saba wa ra'ayin da kake kai, kana kuma ka ruguza duk wani kauye da ka bi ta cikinsa, ka lalata dukiya, don kuwa lalata dukiya tana daidai da kisan gilla, kai tafi hakan ma cutar da zuciya(11)". To wannan dai shi ne tsare-tsare da kuma dabi'ar Umayyawa, kamar yadda ya zo cikin wannan nassi da ya gabata, wanda kuma tun zamanin halifanci Imam Ali (a.s) suka tsara su, sai dai kuma sun fara gudanar da su ne cikin irin wannan mummunan yanayi na zubar da jinin bayin Allah da ba su ci ba su sha ba musamman mabiya Imam Ali (a.s). Har ila ya zo cikin wata wasika da Mu'awiyya ya rubuta wa gwamnoninsa da suke dukkan jihohin da suke karkashinsa cewa: "Ku duba ku ga duk wani wanda hujja ta tabbata a kansa cewa yana son Ali da Ahlulbaitinsa, to ku cire sunansa daga cikin diwani, ku hana shi abin da ake ba wa mutane(12)". Haka nan kuma ya zo cikin wata wasikar da ya rubuta cewa: "Duk wanda kuka zarga da yin biyayya ga wadannan mutane (Ahlulbaiti) to ku yi awun gaba da shi, kana kuma ku ruguza gidansa(13)". Imam Muhammad Bakir (a.s) ya bayyana irin wannan danyen aiki da cin zali cikin wannan bayani, inda ya ke cewa: "Suna kashe 'yan shi'anmu a dukkan garuruwa, sukan gutsure hannuwa da kafafu saboda zato kawai. Akan sanya duk wanda aka zarga da sonmu da komawa gare mu cikin gidajen yari, ko kuma a kwace dukiyarsa, ko kuma a ruguza gidansa, haka lamari ya ci gaba da baci da kuma karuwa har lokacin Ubaidullah bn Ziyad wanda ya kashe Imam Husaini (a.s)(14)". Daga cikin wadanda suka rasa rayukansu cikin wannan zalunci da ayyukan ta'addanci mai tada hankali har da wasu sahabbai tsarkaka, irin su: Hijr bn Adi da al'ummarsa, Rashid al-Hijri, Amru bn al-Humk al-Khuza'iy, Awfa bn Husn da dai sauransu masu yawa. Mai son karin bayani kan irin wannan danyen aiki na Mu'awiyya da mutanensa sai ya koma cikin Tarihin Tabari, al-Kamil, Sharh Nahjul Balaga da dai sauransu. 2- Tattara dukiya da nufin sayan lamiran mutane don cin mutumcin gwarazan Musulunci da kuma yada bakar siyasa kaucacciya don cimma burinsu. Akwai nau'i biyu na mutanen da aka saye su a wancan lokacin don cimma wannan buri: (a)- Su ne malamai masu wa'azi da kuma tara hadisan Ma'aiki, wadanda suka ba da gagarumar gudummawa wajen kirkiro hadisan karya da kuma jingina su ga Ma'aikin Allah (s.a.w.a), wadanda babu bukatar sai mun kawo su a nan. (b)- Wasu masu fadi a cikin al'umma, wadanda ake jin tsoro tasirinsu matukar suka kirayi mutane wajen yin tawaye wa masu mulkin Umayyawa, wannan kuwa wani sanannen abu ne da aka san Mu'awiyya da shi da kuma mabiyansa. Misali kuwa shi ne makudan kudaden da Mu'awiyya ya aika wa Malik bn Hubaira al-Sukuni a matsayin cin hanci lokacin da labari ya zo masa cewa yana nuna rashin jin dadinsa da kisan gillan da Mu'awiyyan ya yi wa sahabin nan Hijr bn Adi da sahabbansa (r.a), da dai sauran irin wadannan misalai masu yawa. 3- Takunkumin tattalin arziki da kuma sauran nau'oi na cutarwa: Wannan yana daga cikin mafi muni da cutarwar tafarkin da Umayyawa suka dauka akan al'umma. Bisa la'akari da cewa wannan siyasa da muka ambata ta ginu ne akan fada da duk wani karfi da ke adawa da masu mulki na wancan lokacin (Umayyawa), don haka Mu'awiyya ya zabi mafi munin tafarki wajen takura wa mabiya Ahlulbaiti (a.s) kamar yadda tarihi ya tabbatar da haka. Daga ciki kuwa har da umarnin da ya aike wa gwamnoninsa kan cewa; "Ku duba ku ga duk wani wanda hujja ta tabbata a kansa cewa yana son Ali da Ahlulbaitinsa, to ku cire sunansa daga cikin diwani, ku hana shi abin da ake ba wa mutane". Yana da kyau mu yi tunani kan wannan mummunar siyasa wacce Umayyawa suka dauka, na lalata lamirin mutane da kuma sayansu da abin duniya, wacce babu shakka ba karamin abu ba ne kuma ba wani abu ne na dan karamin lokaci ba, face dai lamari ne da ya ci gaba tsawon shekaru, wanda ya lalata yanayin siyasa da zamantakewar al'umma. 4- Lalata dabi'un al'umma da kuma haifar da ruhin kabilanci, 'yan garanci da dai sauransu tsakanin al'umma da wannan ja'irar hukuma ta Umayyawa ta yi, lamarin da ya haifar da rikice-rikice da fadace-fadace. Misalin irin rikicin da ya barke tsakanin mutanen Yaman da Madina, ko kuma rikicin da ya faru tsakanin kabilun Iraki, da kuma wutar nuna banbanci da kiyayya da ta kunno kai tsakanin musulmi larabawa da wadanda ba larabawa ba, abin da tarihi ya kira shi da sunan Al-Mawali. Lalle ana iya ganin tasirin wannan bakar siyasa cikin wakokin Al-Darami, al-Farazdak, Jarir, al-Akhtal da dai sauransu(15). 5- Kisan gillan da aka yi wa Imam Hasan (a.s) a matsayinsa na mutum mai wakiltan tsarkakakken Musulunci a duniyar musulmi. Hakika al'umma sun riga da sun fahimci kuma ma suna ji a jikinsu cewa lalle fa har ya zuwa yanzu fa jinin Imam Husaini, jikan Manzon Allah (s.a.w.a) da aka zubar a Karbala yana nan yana gudana, haka nan kuma suna jin cewa babu wani abin da zai zama kaffara na wannan jini da kuma zaluncin da aka yi wa iyalan gidan Manzo in banda daukar fansa da kuma raya wannan yunkuri na Imam Husaini (a.s). Ta haka ne aka haifar da yunkurin Al-Tawwabun, jinin Imam Husaini (a.s) shi ne ya kasance wani abin da ya motsa jigon gwamnatin Umayyawa da kuma ka da shi. 6- Nadin da Mu'awiyyan ya yi wa dansa Yazid a matsayin halifan musulmi cikin tursasawa, barazana da kuma ba da cin hancin, sabanin yarjejeniyar da aka cimma tsakaninsa da Imam Hasan (a.s) na cewa ba zai nada wani a matsayin halifa ba bayansa in ba Imam Hasan din ba ko kuma Imam Husaini (a.s) idan har Hasan din ya rasu kafin wannan lokacin. Ta haka ne Mu'awiyya ya gama tsare-tsarensa na yin karen tsaye ga dukkannin sharuddan da aka tsayar a yayin yarjejeniyarsu da Imam Hasan ta sulhu, da kuma karen tsaye ga dukkan dokoki da kuma tsare-tsare da Musulunci ya tafi a kansu bugu da kari kuma kan gudanar da mulkin danniya da baba-kere, lamarin da ya sanya tsarin siyasar Musulunci cikin mawuyacin hali da kuma lalacewa, bugu da kari kan bakanta tarihin Musulunci. Hakika wannan karen tsaye wa dokokin Musulunci da Umayyawan suka tsara ma ya dada fitowa fili ne lokacin da Mu'awiyya ya nada dansa Yazid, wanda aka san shi da wargi da kuma aikata dukkanin sabo, a matsayin jagoran al'umman musulmi. Babu shakka, mika wa Yazid ragamar mulkin al'ummar musulmi da kuma tsara mata tafarkin da za ta bi, yana nufin ruguza kasantuwan Musulunci ne da kuma dokokinsa a aikace da kuma kowama zuwa ga jahiliyya, amma a wani tufafi na daban. Don kuwa shi wannan Yazid din - kamar yadda tarihi ya tabbatar - mutum ne maras dabi'u na kwarai, wanda kuma ba shi da wata masaniya kan dokokin Musulunci, wanda ya gudanar da dukkan rayuwarsa cikin wargi da munanan aiki na jahiliyya da ko kare ba zai iya cinsu ba saboda muni. Don haka ba abin mamaki ba ne idan Yazid ya yi kokarin lalata yanayin tarbiyyan al'ummar musulmi da Musulunci ya koyar da su. Hakika tarihi ya tabbatar mana da yadda wannan lalataccen da na Mu'awiyya yake gudanar da rayuwarsa a Sham, rayuwar da ke cike da wargi, caca, shan giya, wasa da birrai, neman mata, sauraron kide-kide da raye-raye da dai sauran nau'oi na sabon Allah(16). Yayin da yake ishara da irin wadannan halaye na Yazid, Al-Baladhuri yana cewa: "Yazid ya kasance yana da wani biri da yake tare da shi, ya kan kira shi da Abu Kais. Ya kasance yakan ce: Wannan dattijo ne daga cikin dattijan Bani Isra'ila da aka shafe saboda laifin da ya yi". Ya kasance ya kan sayar da shi wani nau'i na giya yana dariya kan yadda yake ni yayin da ya bugu...(17).". Haka nan Ibn Athir ma yana cewa: "An ruwaito cewa Yazid mutum ne da ya shahara da kide-kide, mashayin giya, mai wasa da maza, birrai da karnuka….babu yadda za a yi garin Allah ya waye face yana cikin maye...(18)". Al-Mas'udi ma cewa yake: "Yazid ya kasance ma'abucin kide-kide, wasa da dabbobin da ake farauta da su, karnuka da birrai, haka nan kuma mutum ne da ya shahara da shan giya….. "Ayyukan fasikancin da Yazid yake aikatawa ya yi tasiri akan abokai da da masu masa hidima, a lokacinsa ne kide-kide suka shiga Makka da Madina, haka nan kuma mutane suka dinga bayyana shan giya a fili. Ya kasance yana da wani biri da ya sa masa suna Abu Kais, ya kan tawo da shi fada, ya sanya masa mimbari, ya kan dora shi a kan doki ana yin gasa da shi. Ya kan sanya wa wannan biri alkyabba da aka yi ta da hariri, sannan kuma ya sanya masa hula wacce aka yi ta da zaren hariri mai launuka daban-daban....(19)". Hakika wannan lamarin dai bai tsaya a nan ba, kamar yadda kuma yakin da Umayyawa suke yi da Ahlulbaiti (a.s) wanda ya samo asali tun farkon Musulunci bai kare ba. Lalle Imam Hasan da Husaini (a.s) sun kauce wa fagen siyasa a aikace, to amma duk da haka Mu'awiyya da mabiyansa sun ci gaba da cin mutumcin Ahlulbaiti da mabiyansu har lokacin da Imam Hasan (a.s) ya yi shahada kana kuma al'umma suka juya kan Imam Husaini (a.s) da kuma yi masa mubaya'a don ya jagoranci ganin bayan wannan lalatacciyar hukuma ta Umayyawa. Mu'awiyya dai yana da wani abu a zuciyarsa, wannan abu kuwa shi ne yana son dora dansa Yazid a matsayin halifan musulmi a bayansa kana kuma ya karba masa mubaya'ar al'umma da kansa sabanin abin da shari'ar Musulunci ta tsayar wajen zaban halifa. Lalle wannan kuduri na Mu'awiyya ya tada hankulan al'umman musulmi musamman ma sanannu daga cikinsu irinsu Imam Husaini (a.s), Abdurrahman bn Abubakar, Abdullahi bn Zubair, Abudllahi bn Umar da dai sauran sanannu mutanen wancan lokacin. Babu shakka tarihi ya nakalto mana irin nuna rashin amincewa da aka nuna da wannan matsaya, ga kadan daga ciki: "A shekara ta hamsin bayan hijira, musulmi sun sami nasarar kame Kuhistan, don haka a lokacin sai Mu'awiyya ya kirayi mutane Sham da su yi mubaya'a wa Yazid a matsayin halifa bayansa, inda suka amsa masa suka yi mubaya'ar. Don haka Mu'awiyya ya zamanto mutum na farko da ya nada dansa halifa, kana kuma na farko da ya nada halifan da zai gaje shi yana cikin koshin lafiyarsa. Daga nan sai ya aika da wasika zuwa ga Marwan wanda ya ke shi ne gwamnan Madina kan ya karbi bai'ar mutane ga Yazid a maimakonsa, yana mai ce masa: "Amirul Muminina ya yanke zai nada dansa Yazid a matsayin jagoranku (halifa) daidai da sunnar Abubakar da Umar", nan take sai Abdurrahman bn Abubakar al-Siddik ya mike ya ce: A'a hakan sunnar Khosro da Kaisar ne dai, don kuwa Abubakar da Umar ba su nada 'ya'yayensu halifa ba, ko kuma daya daga cikin mutanen gidansu ma ba". Haka nan kuma a shekara ta hamsin da daya, Mu'awiyya ya yi aikin hajji, inda ya karbi bai'a wa dansa Yazid. Daga nan sai ya aika a kira masa Ibn Umar yana mai ce masa: "Ya Ibn Umar, ka kasance kana gaya min cewa ba ka son ka kwana alhali ba kana karkashin ikon wani shugaba ba, don haka ina gargadinka da kada ka haifar da rarrabuwa ko kuma yada fasadi tsakanin al'umma". Jin haka sai Ibn Umar ya gode wa Allah ya ce: "Bayan haka, hakika kafinka an yi halifofi wadanda suke da 'ya'yaye, kuma danka bai fi nasu 'ya'yan ba, amma ba su wa 'ya'yansu abin da ka yi wa naka dan ba (nada shi halifa), to amma su sun zaba wa musulmi ne abin da yafi musu alheri. Ka gargade ni da kada in shuka tsiron rarrabuwa tsakanin musulmi, lalle ba zan yi haka ba, don ni na kasance daya daga cikin musulmin, idan har sun tafi a kan wani abu ai ni ma daga cikinsu nake (zan yarda da shi)". Sai Mu'awiyya ya ce masa, Allah Ya yi maka rahama. Daga nan sai Ibn Umar ya fita ya yi tafiyarsa. Daga nan kuma sai ya aika a kira masa Ibn Abubakar, ko da ya iso sai ya fara gaya masa wannan bukata tasa ta nada dansa a matsayin halifa, sai Ibn Abubakar ya katse shi yana mai cewa: "Wallahi ba za mu taba yarda da haka ba, don Allah, ka mayar da wannan al'amari tsakanin mutane su zabi wanda suke so, ko kuma mu tilasta maka yin haka", sai ya fice. Sai Mu'awiyya ya ce: Ya Allah! Ka isar min a kansa da abin da Ka so, sai ya ci gaba da cewa: "Ya kai wannan kada ka gaya wa mutanen Sham (Siriya) abin da ya faru, don ina tsoron za su fada maka, ka hakura har sai da maraice lokacin da zan gaya musu cewa ka yi mana bai'a, daga nan sai ka yi duk abin da kake son yi". Sai ya aika a kira masa Ibn Zubair, ya ce masa: "Ya Ibn Zubair, hakika kai ba ka kasance ba face kamar dila mai wayo, ka shiga nan ka fita ta can, kai ne ka sanya wadannan mutane biyu suka canza ra'ayinsu. Sai Ibn Zubair ya ce: " Idan har ba ka son shugaban-cin ne to ka sauka, idan har muka yi mubaya'a wa danka, to a cikinku ku biyun wane ne za mu saurara da kuma yi masa da'a? Don kuwa ba abu ne mai yiyuwa ba mu yi mubaya'a gare ku ku biyun". Sai ya tashi ya fita: Sai Mu'awiyya ya hau kan mimbari, ya gode da kuma tsarkake Ubangiji sai ya ce: "Hakika maganar da mutane suke yi mai cutarwa ta iso gare mu, suna cewa Ibn Umar, Ibn Abubakar da Ibn Zubair ba za su taba yin mubaya'a wa Yazid ba, to amma tuni sun riga da sun saurara masa kana kuma sun mika mubaya'arsu gare shi". Sai mutanen Sham suka ce: "Wallahi ba za mu amince da hakan fa face sai sun yi mubaya'ar a gaban mutane, in ba haka ba kuwa mu sare kawukansu". Sai ya ce: "Godiya ta tabbata ga Allah! Kan yadda mutane suka gaggauta nufan Kuraishawa da sharri, kada in sake jin wannan zance daga bakinku daga yau". Sai ya sauka. Sai mutane suka fara cewa: "A'a ashe Ibn Umar, Ibn Abubakar da Ibn Zubair sun yi mubaya'a wa Yazid su kuma suka ce wa mutane: wallahi ba mu yi hakan ba, mutanen kuma suka ce: a'a kun yi mana. Daga nan sai Mu'awiyya ya tashi ya tafi(20)". Ta haka ne al'umma ta fada cikin wannan tsaka mai wuya na tarihin rayuwarta, ta kasance babu komai a gabanta face zabi biyu: Ko dai ta ki amincewa da wannan abu da ke fuskan-tarta koma dai me ya tafasa ya kone, ko kuma ta amince da wannan wulakanci da jifa da abin da Musulunci ya tafi a kai. To ya ya lamarin ya kasance? ____________ (1)- A'isha dai ita ce matar Annabi (s.a.w.a) kana kuma 'ya ta ke ga halifa na biyu Abubakar bn Abi Kahafa. (2)- Makatil al-Talibin na Abul Faraj al-Isfahani, shafi na 59. (3)- Al-Fusul al-Muhimma na Ibn Sabbagh al-Maliki, shafi na 163. (4)- Tarikh al-Khulafa' na Jalaluddeen Suyuti, shafi na 191. (5)- Sulh al-Hasan na Shaikh Radhi Al' Yasin, shafi na 260, yana mai nakaltowa daga littafin Umdatul Talib. (6)- Tarikh al-Khulafa' na Jalaluddeen Suyuti, shafi na 191. (7)- Wato ba za su dinga yin munanan addu'oi a kansa ba, saboda a wancan lokaci Mu'awiyya da jami'ansa sun kasance suna zagi da fadan munanan kalmomi ga Amirul Muminina Ali (a.s) a gaban jama'a bayan an idar da salla. Haka nan kuma sun kasance sukan ba da kyauta ga duk wanda yake zagin Imam Alin (a.s). Dubi Al-Kamil fi al-Tarikh na Ibn Athir, juzu'i na 3, shafi na 414 da kuma 472, da kuma Sharh Nahjul Balagah na Ibn Abil Hadid, juzu'i na 3, shafi na 56-63. (8)- Al-Fusul al-Muhimma na Ibn Sabbagh al-Maliki, shafi na 163. (9)- Al-Irshad na Shaikh al-Mufid, shafi na 191. (10)- Sharh Nahjul Balagah Ibn Abil Hadid, juzu'i na 16, shafi na 15. (11)- Kamar na sama, juzu'i na 2, shafi na 86. (12)- Kamar na sama, juzu'i na 11, shafi na 45. (13)- Kamar na sama. (14)- Kamar na sama, shafi na 43. (15)- Thauratul Husainiyya na Muhammad Mahdi Shamsuddin, shafi na 61 zuwa sama. (16)- Al-Imam Husain na Abdullah al-Alayili, shafi na 345. (17)-Ansab al-Ashraf na Baladhuri, juzu'i na 4, shafi na 1 da 2. (18)- Al-Bidaya wan Nihaya na Ibn Athir, juzu'i na 8, shafi na 236. (19)- Muruj al-Zahab wa Ma'adin al-Jawhar na Al-Mas'udi, juzu'i na 3, shafi na 67 da 68. (20)- Tarikh al-Khulafa' na Jalaluddeen al-Suyuti, shafi na 196 da kuma 197.
from Blogger https://ift.tt/2LAx3Kf
0 notes
skittishfreak · 5 years
Text
August 28,2019
I dreamt of Jom; we met for the first
Napanaginipan na naman kita. Nagkita na tayo. Pinakilala mo ako sa tropa and sinamahan sa school mo para sa entrance exam ko. Grabe ang saya pala magmahal hahaha bumalik ka ng nakangiti habang sinasbi mo na may exam ako sa Monday. Tinulungan nyo ako ng mga pinsan mo ayusin yung tutulugan ko, pati pagset up ng electric fan. Nagtext Mama mo sayo, kung seryoso ka na ba kase last time na nagmahal ka, di kayo tanggap ng pamilya ni Aika. Kinabahan ako. Paano kaya natin pag uusapan yon? Mahal kita. Mahala na mahal. Kaso baka maging hadlang din ang pamilya ko. Nagising ako bago mo pa ako matanong. Sayang.
0 notes
lepibels · 7 years
Text
Ei juma vanhat päiväkirjat on niin myötähäpeää aiheuttavia ja ihania
Tässä muutamia lempiotteita omastani:
“Pyllikki sanoi, että lasten pitäisi juodaverta ja syödä raakaa lihaa. Pyllikki on ihan viisas.”
“Voi, nuudelit on hyviä. Japanissa syödään nuudelia! Minulla on kuvia Dirusta, kun he syövät nuudelia.”
Tämä oli iki-ihanassa ernuvaiheessani, kun Japanilainen pop-kulttuuri alkoi vuosia sitten rantautua Suomeen.
“Huuhuu! Watashi wa baka-chan. Onkohan Japanissa räppäreitä? Eei. Japani ei alennu siihen, ne?”
Ei jumalauta, mite on aatellu että nää on ihan normaaleja jeesjeesjuttuja voi vittu…
“Tunnen kasvavani kylmäksi. Tunnen, kuinka musta jää peittää sieluani. Se pyrkii pinnalle haluten jäätää minut kokonaan.”
Ilmeisesti liittyen Dir en greyn sanoituksiin koin valtavaa tarvetta olla todella synkkä, angstinen ja “kieroutunut” mieleltäni. Oikeastihan olin melko iloinen enkä todellakaan ollut masentunut, kirjan sivuilla halusin vaan näyttää mahdollisimman melodramaattiselta ja angstiselta.
“Juuh, kyllähäm min nyt Berliiniin pääsen. Heeeleposti! *vakuuttelee* *hermostunutta naurua* Ne???”
Tää kirjoitusasu… Pikkuveli kommentois, että aika cringee.
“Hakaneulat on kivoja. ^.^ Aion mennä naimisiin hakaneulan kanssa ja adoptoida pikkuhakaneuloja.”
Sitten puolet kirjasta on täynnä “runoja” tyyliin
Kirsikankukkapuun alla tunnen Kuinka tuuli vie mukanaan sieluni Jäisen Ja ne kukat Katselen sinua kun vedät viimeisen henkäyksesi ja kuolen itsekin
Enkä ees liioittele. EDGY 13-vee pippelintuure.
315 notes · View notes
iriesandie · 4 years
Text
20 Sep 2020
Today is the first day na nasa barko na si Ian. Nakakatuwa kasi may signal pa siya kaninang umaga and may mga messages pa ako pag gising ko. Akala ko wala na eh, pero super lucky kasi hanggang mga around 8 PM may signal pa siya at nakakapag usap pa kami sa texts and even video call. I super appreciate the effort! Wala kasi signal si Ian sa room, so for us to communicate, need pa niya lumabas ng room para makapag usap kami. After shift niya nag usap ulit kami. Nung morning nag send din siya ng mga video messages para may mapanood ako pag miss ko siya :’( tsaka para marinig ko yung voice niya. HAHAHAHAHAHA tawang tawa ako na kinikilig sa mga messages niya bago siya nawalan ng signal! Natatawa ako kasi may bilin talaga siya sa akin nung nakaraan pa and I promise naman na susundin ko lahat ng mga sinabi niya eh hahahaha pero super natawa ako dun sa kapag may mga pogi daw hahahahaha! Ayoko sana ishare yung convo pero sobrang natutuwa talaga ako kay Ian! Napaka clingy and sweet niya, siya talaga si Mr. Needy <3 hahahaha cutie!
Tumblr media Tumblr media
Hahahaha nakakatuwa pala no pag alam mo na hindi ka naman sobrang ganda pero takot pa din maagaw ka HAHAHAHAHA lol akala naman nito ni Ian magkakagusto pa ako sa iba, baka naman??? Hahaha pero ayon ang cute lang talaga ni Ian. Palagi siyang nag eexceed sa expectations ko. Minsan nga napapaisip ako ano mga ginawa kong magaganda in the past to deserve someone like Ian. Simula nung nag start kami, never pa ako nag doubt sa feelings niya sa akin kahit minsan di kami bati HAHAHAHAHAHA. Basta, ewan ko ba, sobrang secured ng feelings ko. Ang sabi niya, papunta daw sila ng Indonesia. Hindi ko alam kung ilang araw siya walang signal pero maghihintay na lang ako ng text messages or updates niya online. Yung mga calls namin kanina, it made me realize kung gaano ako palagi ka excited kapag may signal na siya hahahaha! Sobrang para akong bata na ewan, basta sobrang saya lang. I always look forward to his calls and messages. Excited na ako!
———
Bukod sa masayang araw na may communication pa kami ni Ian, masaya din today kasi naka visit na kami kay Ate Ruth. After 6 months of quarantine, pinilit namin makadalaw today dahil 5th year death anniversary niya nung Sep 17.
Tumblr media Tumblr media Tumblr media Tumblr media
Ang saya lang! We’re almost complete, sayang wala si Vincent and Ate Aika. Hahaha kulang din pala si Ian. Hinahanap siya ng mga tropa ko pero alam naman na nila na nakasakay na ng barko si Ian. Usual na routine pag magkakasama kami, puro asaran at tawanan haha ang saya kasi namiss namin tumambay kasama si Ate Ruth. Nung una ang hassle pa kasi pag dating namin biglang lumakas yung ulan kaya tumambay ulit kami sa sasakyan. Buti na lang after 30 mins siguro nawala din kaya nakalabas kami at nakatambay pa ng mga 1 hour. Nung paalis na kami, nag stay ako saglit sa tabi ni Ate Ruth. Nag kwento lang ako sa kanya about Ian hihi. Every time na dadalaw ako kay Ate, tapos may something na sobrang happy ako, palagi akong nag kukwento sa kanya kahit mabilis lang. Alam ko na nakikinig siya palagi sa akin and alam ko na palagi siyang happy kapag may mga achievements ako kasi simula nung mga bata pa kami, palagi niya akong sinusuportahan <3 hayy sobrang miss ko na talaga si Ate Ruth. 5 years na simula nung nawala siya pero parang ayaw ko pa din maniwala. Palagi ko lang iniisip na nasa malayo lang siya and magkikita din kami soon. Hahaha oops tumutulo na naman luha ko hahahaha! Almost 6 PM na nung umuwi kami, dumiretso muna kami sa Vermosa para mag kape. Miss na kasi namin lumabas at magkape together hahaha pero this time sa parking na lang kami. Ayun, super saya ng Sunday ko. Laban na para sa nakakaurat na Monday HAHAHAHAHA.
2 notes · View notes